iqna

IQNA

cibiyar
IQNA - A karon farko Dakarun kare juyin juya halin Musulunci sun shirya hare-haren makami mai linzami guda biyu a lokaci guda kan mayakan ISIS da Sahayoniyawan a Iraki da Siriya, wanda ke tare da martani da dama daga hukumomin Amurka.
Lambar Labari: 3490484    Ranar Watsawa : 2024/01/16

A yayin da shugaban cibiyar kula da harkokin kur'ani ta Mashkat da yake bayyana filla-filla zagaye na uku na gasar kur'ani mai tsarki da aka fi sani da duniya, ya sanar da fara rajistar wannan gasa inda ya ce: A ranar 17 zuwa 18 ga Bahman kusa da haramin Imam Ridha (AS) za a kammala.
Lambar Labari: 3490398    Ranar Watsawa : 2023/12/31

IQNA - Malamai da mahardata na kasashe 12 ne suka halarci gasar kur'ani da Itrat ta bana, wadda cibiyar Darul Qur'an ta Imam Ali (AS) ta shirya.
Lambar Labari: 3490317    Ranar Watsawa : 2023/12/16

Tehran (IQNA) A wani taro na tunawa da zagayowar ranar zaben Francis a matsayin shugaban darikar Katolika, shugabannin addinai sun jaddada bukatar tattaunawa don karfafa zaman tare tsakanin mabiya addinai da fahimtar juna.
Lambar Labari: 3489193    Ranar Watsawa : 2023/05/24

Tehran (IQNA) Aljeriya za ta karbi bakuncin taron kungiyar hadin kan kasashen musulmi karo na 17 a ranakun 29 da 30 ga watan Janairu.
Lambar Labari: 3488418    Ranar Watsawa : 2022/12/30

Tehran (IQNA) Cibiyar Al'adun Musulunci ta kasar Qatar za ta baje kolin kur'ani mai tarihi da aka rubuta da hannu tun a shekarar 1783 miladiyya domin masoya gasar cin kofin duniya.
Lambar Labari: 3488252    Ranar Watsawa : 2022/11/29

Tehran (IQNA) Cibiyoyin makarantun gaba da sakandare 50 da ke karkashin kulawar cibiyar Maktab Al-kur’ani ta lardin Tehran suna gudanar da ayyukansu ne a daidai lokacin da ake gudanar da shekarar karatu ta 1401-1402, inda ake karbar sabbin dalibai na shekaru biyar da shida.
Lambar Labari: 3488033    Ranar Watsawa : 2022/10/19

Tehran (IQNA) Ana gudanar da matakin share fage na gasar kur'ani mai tsarki ta kasar Oman karo na 30 a kasar, kuma cibiyoyi 25 daga ko'ina cikin kasar ne ke halartar gasar.
Lambar Labari: 3488028    Ranar Watsawa : 2022/10/18

Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas a yayin da take yin Allah wadai da sabon shirin Isra’ila na gina matsugunan yahudawa a birnin Quds, ta bayyana wannan mataki a matsayin wani sabon mataki na mayar da yankunan Palastinawa na yahudawa.
Lambar Labari: 3487710    Ranar Watsawa : 2022/08/18

Tehran (IQNA) Kungiyar agaji ta ci gaban masallatai a kasar Masar ta sanar da gyara tare da inganta masallatan Ahlul Baiti (AS) guda 9 a wannan kasa.
Lambar Labari: 3487499    Ranar Watsawa : 2022/07/03

Tehran (IQNA) An harbe wani masallaci a jihar Saxony-Anhalt da ke gabashin Jamus. yan sanda na ci gaba da bincike kan wannan lamari.
Lambar Labari: 3486863    Ranar Watsawa : 2022/01/24

Tehran (IQNA) cibiyar ilimi ta Azhar ta sanar da cikakken goyon bayanta ga gwamnatin kasar iraki wajen yaki da ta'adanci.
Lambar Labari: 3486158    Ranar Watsawa : 2021/08/01

Tehran (IQNA) bababr cibiyar kur’ani ta kasar Jamus da ke da mazauni a birnin Hamburg ta saka tilawar kur’ani da Karim Mansuri ya gabatar.
Lambar Labari: 3485610    Ranar Watsawa : 2021/02/01

Tehran (IQNA) daraktan cibiyar tsara manhajar karatu ta kasa a Sudan ya bukaci da a cire kur’ani daga cikin manhajar karatu a makarantun share fagen shiga firamare.
Lambar Labari: 3484775    Ranar Watsawa : 2020/05/08

Tehran (IQNA) mutane 2,159 ne daga kasashen duniya suka yi rijistar karatun falsafar musulunci a yanar gizo.
Lambar Labari: 3484764    Ranar Watsawa : 2020/05/05

Cibiyar Darul ur’an dake kasar Jamus ta saka karatun gasar kur’ani na Isra a cikin shafukanta na zumunta.
Lambar Labari: 3484479    Ranar Watsawa : 2020/02/03

Cibiyar ISESCO ta zabi biranan Kahira da Bukhara a mtsayin biranan al’adun musulunci na 2020.
Lambar Labari: 3484329    Ranar Watsawa : 2019/12/18

Bangaren kasa da kasa, A cikin wani bayanin da ta fitar, cibiyar da ke sanya ido kan harkokin tsaro a nahiyar turai ta zargi Amurka taimaka ma 'yan ta'addan Daesh.
Lambar Labari: 3482793    Ranar Watsawa : 2018/06/28

Bangaren kasa da kasa, za a gina wata cibiyar yaki da tsatsauran ra'ayin addinin musucni a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482471    Ranar Watsawa : 2018/03/13

Bangaren siyasa, kisan musulmi da ake yi babu ji babu gani a jamhuriyar Afirka ta tsakiya wani sabon yunkuri ne na share musulmin da suke cikin kasar baki daya tare da mayar das u 'yan gudun hijira ko mkuma wadanda ba su da wata makoma a kasar.
Lambar Labari: 1379469    Ranar Watsawa : 2014/02/24