Babban abin da ke nuni da auna addinin al'umma shi ne matakin tabbatar da adalci da yawaitar kyawawan halaye, don haka addini yana farawa ne da adalci kuma ya kai ga kamala da kyawawan halaye.
Lambar Labari: 3488979 Ranar Watsawa : 2023/04/15
Me Kur’ani Ke cewa (41)
A cikin al’adar Musulunci “Adalci” na nufin mutunta hakkin wani, wanda aka yi amfani da shi wajen saba wa kalmomin zalunci da tauye hakkinsa, kuma an bayyana ma’anarsa dalla-dalla da cewa “ sanya komai a wurinsa ko yin komai don mu yi shi yadda ya kamata. " Adalci yana da matukar muhimmanci ta yadda wasu kungiyoyi suka dauke shi daya daga cikin ka’idojin addini.
Lambar Labari: 3488357 Ranar Watsawa : 2022/12/18
A matsayinsa na mai nazari kan mahanga ta Ubangiji, Annabi Muhammad (SAW) ya yi amfani da wani sabon tsari na gine-gine na waje da na cikin gida na birnin Madina da ke kasar Saudiyya a matsayin hedkwatar kasashen musulmi, wanda ake kallonsa a matsayin abin koyi na gina al’umma da gudanar da harkokin duniya.
Lambar Labari: 3487994 Ranar Watsawa : 2022/10/11
Tehran (IQNA) Ramadan Kadyrov, shugaban Chechnya, ya fitar da wani faifan bidiyo na Vladimir Putin, shugaban kasar Rasha, kuma ya rubuta a yanar gizo cewa: "Putin yana karanta Alkur'ani kuma yana ajiye da kwafinsa a cikin dakin karatunsa."
Lambar Labari: 3487606 Ranar Watsawa : 2022/07/28
Tehran (IQNA) Ranar sha biyar ga Sha’aban ita ce ranar haihuwar mutumin da aka yi alkawari a cikin ayoyin Alkur’ani da fadin Manzon Allah don bayyanawa da samun aminci da adalci a duniya; A cewar manazarta, wannan na daya daga cikin manyan ginshikan raya fata na makomar duniya a tsakanin musulmi.
Lambar Labari: 3487067 Ranar Watsawa : 2022/03/18
Tehran (IQNA) Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya, ya amince da kudurori guda uku kan warware batun Palastinu da babban rinjaye, da kuma bukatar gwamnatin sahyoniyawa ta janye daga yankunan da ta mamaye, da kuma matsayin birnin Kudus da ta mamaye.
Lambar Labari: 3486632 Ranar Watsawa : 2021/12/02
Tehran (IQNA) Sayyid Hassan Nasrullah ya bayyana cewa kasar Lebanon ba za ta taba shiga cikin yakin basasa ba.
Lambar Labari: 3486170 Ranar Watsawa : 2021/08/04
Tehran (IQNA) marigayi Imam Khomeini ya bayar da gudunmawa mai girma wajen gina al'umma.
Lambar Labari: 3486016 Ranar Watsawa : 2021/06/16
Tehran (IQNA) matar da Jamal Khashoggi ke shirin aura kafin yi masa kisan gilla a Turkiya ta bukaci da a gaggauta gurfanar da Bin Salman a gaban shari’a.
Lambar Labari: 3485704 Ranar Watsawa : 2021/03/02
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi ta yi tir da shirin Isra’ila na ci gaba da mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485352 Ranar Watsawa : 2020/11/10
Tehran (IQNA) An fara gudanar da janazar gawar George Floyd bakar fata da ‘yan sanda suka kashe a birnin Minneapoli na jihar Minnesota da ke kasar Amurka.
Lambar Labari: 3484863 Ranar Watsawa : 2020/06/05
Masu binciie a jami’ar Haward ta kasar Amurka sun gano cewa kur’ani shi ne littafi mafifici a duniya ta fuskar adalci .
Lambar Labari: 3484431 Ranar Watsawa : 2020/01/19
Bangaren kasa da kasa, bayanai daga kasar Bahrain na cewa an dauki Ayatollah Sheikh Isa Qasem daga asibiti zuwa filin jirgi.
Lambar Labari: 3482817 Ranar Watsawa : 2018/07/09
Bangaren kasa da kasa, kotun masarautar Bahrain ta sake dage zaman yanke hukunci a shari’ar da take gunarwa a kan babban malamin addini na kasar Sheikh Isa Kasim.
Lambar Labari: 3481312 Ranar Watsawa : 2017/03/14