iqna

IQNA

rohingya
Bangaren kasa da kasa, Yusuf bin Ahmad Alusaimin babban sakataren kungiyar OIC ya bayyana cewa dole ne a mayar da musulmin Rohingya zuwa gidajensu.
Lambar Labari: 3482637    Ranar Watsawa : 2018/05/06

Bangaren kasa da kasa, wasu amsu sanya ido na kungiyar OIC sun isa wasu sansanonin 'yan gudun hijira na Rohingya.
Lambar Labari: 3482630    Ranar Watsawa : 2018/05/04

Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta yi kira da a kae rayukan fararen hula a kasar Myanmar a yankin Kachin da ke arewacin kasar.
Lambar Labari: 3482432    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Myanmar ta ki barin musulman Rokhinga komawa gida duk tare da yerjejeniyar da tacimma da kasar Bangladesh kan hakan da kuma bukatar majalisar dinkin duniya na tayi hakan.
Lambar Labari: 3482399    Ranar Watsawa : 2018/02/15

Bangaren kasa da kasa, babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta ce Kungiyar EU za ta taimakawa musulmin Rohinga na kasar Myanmar da suke gudun hijra a Bangladesh.
Lambar Labari: 3482203    Ranar Watsawa : 2017/12/15

Bangaren kasa da kasa, majalisar birnin Dublin fadar mulkin Ireland ta kada kuri'ar kwace lambar yabo da ta baiwa shugabar kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482200    Ranar Watsawa : 2017/12/14

Bangaren kasa da kasa, wani dakin cin abinci a birnin Thestar na kasar Birtaniya zai dauki nauyin shrya cin abinci domin hada taimako ga mutanen Rohingya.
Lambar Labari: 3481993    Ranar Watsawa : 2017/10/12

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatocin Bangladesh da Myammar sun cimma yarjejeniyar kafa wani kwamiti na aiki tare da nufin dawo da daruruwan 'yan gudun hijira musulmin Rohingya gida bayan sun gudu daga kisan kiyashin da sojoji da 'yan Buddha suke musu a jihar Rakhine.
Lambar Labari: 3481961    Ranar Watsawa : 2017/10/02

Bangaren kasa da kasa, Masu binciken sun sanar da cewa mai yiyuwa ne a yau alhamis su shiga yankin Musulmi Rakhin da ke kasar Myanmar domin ganin halin da musulmi suke ciki daga kusa.
Lambar Labari: 3481944    Ranar Watsawa : 2017/09/28

Bangaren kasa da kasa, Hukumar Kula da Ayyukan Jin Kai ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Yawan 'yan gudun hijirar Myanmar ko kuma Burma da suka nemi mafaka a kasar Bengaledesh sun haura mutane dubu dari bakwai.
Lambar Labari: 3481929    Ranar Watsawa : 2017/09/24

Bangaren kasa da kasa, musulmi masu gudun hijira 'yan kabilar Rohingya suna fusnkantar matsaloli a wuraren da suke a cikin kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3481916    Ranar Watsawa : 2017/09/20

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin mata da suka samu labar yabo ta zaman lafiya ta nobel sun rubuta wasika zuwa ga shugabar gwamnatin Myanmar suna Allah wadai da matakin da ta dauka kan kisan msuulmi.
Lambar Labari: 3481895    Ranar Watsawa : 2017/09/14

Jakadan Rohingya A Masar:
Bangaren kas ada kasa, jakadan msuulmin Rohingya akasar Masar ya bayayna cewa, firayi ministan kasar Myanmar it ace Hitler a wannan zamani da muke ciki.
Lambar Labari: 3481892    Ranar Watsawa : 2017/09/13

Jagora Ya Yi Kakkausar Kan Halin Da Musulmi Suke Ciki A Myanmar:
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi kakkausar suka dangane da shiru da kuma halin ko in kula da cibiyoyin kasa da kasa da masu ikirarin kare hakkokin bil'adama suke yi dangane da kisan kiyashin da ake yi wa musulmin kasar Myammar inda ya ce hanyar magance wannan matsalar ita ce kasashen musulmi su dau matakan da suka dace a aikace da kuma yin matsin lamba ta siyasa da tattalin arziki ga gwamnatin kasar Myammar.
Lambar Labari: 3481889    Ranar Watsawa : 2017/09/13

Bangaren kasa da kasa, A wani lokaci, yau Talata ne kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai yi wani zama domin tattauna batun 'yan Rohingyas.
Lambar Labari: 3481888    Ranar Watsawa : 2017/09/12

Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa za a gudanar da wani zaman a kasa da kasa kan batun matsalar da musulmin Rohingya a birnin new York.
Lambar Labari: 3481871    Ranar Watsawa : 2017/09/06

Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron gwamnatin Myanmar tare da 'yan addinin buda suna ci gaba da yin kisan kiyashi a kan musulmi 'yan kabilar rohingya .
Lambar Labari: 3481868    Ranar Watsawa : 2017/09/05

Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bayyana tsananin damuwarsa dangane da ci gaba da take hakkokin musulmin Rohingya na kasar Myammar da mahukuntan kasar suke yi wanda hakan na kara sanya musulmin cikin mawuyacin hali.
Lambar Labari: 3481858    Ranar Watsawa : 2017/09/02

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Bangaladesh ta caflke tare da mika wasu musulmin kabilar Rohingya ga mahukuntan Mayanmar.
Lambar Labari: 3481838    Ranar Watsawa : 2017/08/27

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Myammar sun bayyana cewa mabiya addinin Buddha masu tsaurin ra'ayi sun kara killace wasu daruruwan musulmi Rohingya a jihar Rakhine a ci gaba da takura musu da suke yi.
Lambar Labari: 3481826    Ranar Watsawa : 2017/08/23